Posts

Showing posts from August, 2015

BUHARI ZAIYI BINCIKE

BUHARI ZAI BINCIKI KUDADEN DA'AKA SACE MILLIYAN 6.9 A GWAMNATIN JONATHAN •••••••••••••••••••••••••••••••••••••••••••••••••••••••••••• •••••••••••• Acikin wata bincike the gwamnati ta gudanar ta tono wata sata da akayi da ya kai Dala Miliyan 6 wai domin siyan wajen tsayawa na musamman domin gudanar da jawabi ma shugaban kasa Jonathan. . Bincike ya nuna cewa shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa a wancan lokacin Mr. Gordon shine ya shiryo wannan cuwacuwa, shi kuma shugaban kasa ya bada izinin fitar da kudin ita kuma Diezani ta bada kudin ta wata asusun kamfanin mai NNPC ta kasa dake wata banki a kasar Amurka. . Ko da yake ba'a siya taburin ba amma dai kude tuni an waske dasu. . A shirin da shugaban kasa Muhammadu Buhari yake na ganin ya kawar da rashawa da cin hanci a kasar nan, wata sabuwar badakala ta sake bullowa na bincikar gwamnatin Goodluck Jonathan, inda Buhari ya fara shirin bincikar Jonathan da wasu mukarrabansa guda biyu kan kudi dala milyan 6.9 na sayen na'ur...

Exams For Relationship Department. .

Exams For Relationship Department. . Examiner: IDI YANKA . Course: Introduction to Love Mathematics. . Course code: LMT 123 . All questions carry equal marks. . Time allowed: 2hrs, 30 minutes. . 1. If a girl is in love for 3 years and at the end, the guy breaks up with her, WHAT is the formula for calculating such love and time wasted? . 2. As a guy, you dated more than 7 chicks at a time. Using the Almighty Formula, CALCULATE the expenses and loss in handling all of them? . 3. STATE 5 differences between Orobo (fat) girls and Lekpa (skinny) girls. . 4. With the aid of a labelled diagram, DRAW and EXPLAIN the term "Ukwu". . (Question 5- For girls only) 5. Using Laws of indices, CALCULATE the disappearance of your boyfriend whenever you demand for an iPhone 6. (Question 6- For boys only.) . 6. You send an airtime worth #1500 to your girlfriend and she sends you a 'Please call me I Love You' text. CALCULATE the profit and Loss of the airtime being sent and use the propo...

YADDA AKE HADA BONVITA CIKIN SAUKI

YADDA AKE HADA BONVITA KAYAN DA AKE BUKATA: Sukari Ruwa Cocoa Madara ta garai Fulebo na gari YADDA AKEYI. Asamu roba mai fadi a auni sukari gwan-gwani daya {1} sai a auni ruwa chokali biyu {2} sai a hada a cakuda sosai sai a auni cocoa chokali biyu {2} sai madara ta gari chokali daya {1} ko chokali biyu{2} sai a auni fulebo yadda ake bukata. Sai a chakudasu waje daya sosai sai sun hada jikinsu sosai asami faranti ko leda mai tsafta a baza asa arana. Duk bayan minti goma {10} sai a juya shi har saiya bushe sosai. Shikenan bonvita ya hadu.

HADISIMU NA YAU

Abdullahi Ibn Mas’ud (RA) yace: Watarana Manzon Allah s.a.w, ya fitar da zakkah yana rarrabawa mutanen garin madina sai wani mutum daga cikin jama'ar Ansar yace, “Wallahi ina rantsuwa da sunan Allah, Muhammad bai yi niyyar fitar da wannan zakkar da yake rabbawa jama'a ba acikin farinciki ba!” Abdullahi Ibn Mas'ud (RA) yace da naji haka sai na zo wajen Manzon Allah s.a.w na labarta masa abin da naji mutumin nan ya fada, nan take sai na ga bacin rai ya bayyana a fuskar sa, sai Manzon Allah s.a.w yace “Annabi Musa ma an cutar dashi da irin wannan hanyar, amma duk da hakan ya daure yayi hakuri.” ¤ ¤ ¤ Hadisin: Sahih Bukhari na 5749. ¤ ¤ ¤ Allahu Akbar Ya Allah ka kara muna hakuri, da Imani acikin zukatan mu. Ya Allah ka kara muna so da kaunar Ma'aiki, tareda yin koyi da kyawawan dabi'un sa. Ya Allah ka karbi tuban mu, kuma ka gafarta muna dukkanin zunuban mu na farko dana karshe # Ameen

GARABASA GUDA BIYAR.

GARABASA GUDA BIYAR GA DUK WANI MU'MINi 1- Ko kasan cewa yayin idar da kiran Sallah karka haramtawa kanka Addu'ah , domin Addu'ah a wannan lokaci ba'a juyata..??? * * 2- Ko kasan ina ake sanya zunuban ka yayin da kake sallah..??? Manzon Allah (saw) yace:- "Duk lokacin da bawa ya ke Sallah ana sanya dukkan zunuban sa a wuyan sa da kafadun sa, duk lokacin da yayi ruku'u ko sujada zunuban sa za su dinga fadowa kamar yadda ganye yake fadowa daga bishiya ." Yakai wanda kake gaggawa yayin ruku'u ko sujada, ka tsawaita sujada da ruku'u domin zunuban ka su ragu kada ka bari wannan garabasa ta wuce ka. * * 3- Ko kasan wata salihar mace ta rasu, duk lokacin da 'yan uwanta suka ziyarci kabarin ta sai suji kamshi yana tashi, sai suka tambayi mijinta sai yace ta kasance tana karanta Suratul Mulk kowane dare kafin tayi bacci..??? * * 4- Ko kasan karanta Ayatul Kursiyyu bayan kowace sallah zaka wayi gari tsakanin ka da Aljannah mutuwace kadai..??? * * 5- Ko k...

HADISINMU NA YAU.

Abu Huraira (RA) yace: Watarana na tambayi Manzon Allah s.a.w cewa, “Ya Rasulillah, wanene acikin mutane zai fi kowa kasance wa acikin farinciki wanda zai fara samu samun ceton ka a ranar lahira?” sai Manzon Allah s.a.w yace, “Ya kai Abu Huraira, a tunani na babu wani mutum da zai Sake yi mini irin wannan tambayin bayan kai, saboda a yadda nake gani kai kadai ne mutum na farko da ya fara bayyana niyyar sa a fili zuwa ga hardace maganganu na. Mutum na farko mafi farinciki acikin mutane da zai fara samun cetona a ranar lahira shi ne mutumin da ya furta kalmar LA'ILAHA ILLALLAH da gaskiya har ya zuwa acikin zuciyar sa.” : Hadisin: Sahih Bukhari na 99. : Allahu Akbar Ya Allah kasa muna daga cikin ire- iren wadannan mutanen. Allah ka sada mu da rahamar ka a duniya da lahira.. @Ya Allah kasa mu dace da samun ceton Manzon ka, kuma Bawan ka Muhamadur Rasulullah )s.a.w( a ranar lahira..

LABARIN WANI MALAMI

Wani Malami yaje gidan wani attajiri sai aka kawo masa tuwon shinkafa miyar taushe da naman kaji me yawa, malam yaci tuwo da naman kaji yayi dam. Sai yace Allah ka kara tsira da aminci ga annabi Shu'aibu: sai me gidan yace toh Allah gafarta malam wani abu ne ya faru? Sai malam yace Ehhhh "Ai shine yayi addu'a kaji suka daina tashi sama......

YADDA AKE HADA LEMONSHA KALA KALA

Yadda ake lemo kala-kala GINGER OF ORANGE JUICE GUAVA JUICE MILK SHAKE PINEAPPLE AND YOGHURT ICE BREK FAST NOG TAMARING JUICE ICED TEA PINACOLADO FRUIT SALAD FTUIT DRINK CHAPMAN BANANA MUSHAKE COCONUT JUICE MIRINDER JUICE MELON BASKET MELON JUICE WITH MILK CARROT DRINK GINGER OF ORANGE JUICE Kayan hadi:- •Citta danya •leman zaki •suger •flavour YADDA AKE HADAWA bare bayan citta wanke idan angama sai a markada a blender,tace ajiye gefe daya.matse lemo da juice mider idan angama sai a zuba wannan cittar a ciki zuba kankara da flavour.za’a sha da sanyi. GUAVA OF GINGER JUICE Kayan hadi:- •Citta danya •Gova •Kanunfari •Leman zaki •Suger •Flavour • YADDA AKE HADAWA dafa suger da kanunfari tace ajiye gefe daya.bare bayan citta wanke sai a markada a jiye gefe daya.markada gova sai a tace,zuba gova da citta,leman zaki a kwano juya kara suger da flavour zuba kankara.a sha da sanyi. MILK SHAKE Kayan hadi:- •Oval tine or milo •Flavor •Suger •Madara YADDA AKE HADAWA zuba madarar gari a kwano zuba ...

GET 1GB AT 100 ON YOUR GLO SIM

Get it easily 1gb for only N100 valid for btw 7 to 30 days.. Just text 1 to 7070. U will get a reply that ' dear customer, your 1gb data bundle has been successfully purchased. In order to activate it, please send PAYU to 127.. Then open ur browser and do as u wish.. Commet with ur testimonies.. Am already enjoying mine..

SAMU KYAUTAR MB BIYAR A LAYINKA NA AIRTEL

KAWAI DANA 948 1# KAWAI WHATSAPP DA OPERA.

SAMU 50mb A MAI MAKON KWAYA 10mb DAKAKE SIYA MTN

Step 1: First Migrate to mtn pulse by Sending 406 to 131 or dial *406#. but if you are already on mtn pulse please skip step 1 2. you will be given free 10mb once you load # 100, once you finish the initial 10mb given to you which will last for 1 week, wait after the 1 week elapse, Load # 100 as you normally do before. Then you will receive a message that you have been given 10mb for a week just ignore them, quite it immidiatelly and send 50 to 131 as a message. Check your MB with *559# and you will see 50mb or more. Hope it Helps.... use the share button to share this post with your friends

samu garabasar naira 1024 a layukanku na airtel

Dana 123 5# zakaji sako cikin gaugawa zatayi sati guda kana amfanida ita domin dubawa dana 123 5#

500mb akan naira dari kacal A LAYUKANKU NA GLO

Make Sure You have to 100N airtime On Your Glo Sim Card After that Send 500 to 7070 and N100 will be deducted from Your Account.. After some minutes You will get notification saying “Your subscription has been purchased to activate send PAYU to 127 send it if you like its not necessary.. After that Dial #122*22# to check your MB..

fish cake

FISH CAKE 〰〰〰〰〰〰〰 Fish( titus) Irish potatoes Egg Butter Milk Dried bread Pepper( fresh) Onion Curry Spices Salt Vegetable oil 〰〰〰〰〰 Da farko, za ki dafa dankalinki a gudan shi bayan kin feresu. Sai ki silala kifinki ki ajiye gefe daya. Sai ki fasa kwai daya a roba daban,ki zuba madara cikin cokali biyu(liquid )sai ki saka bota cokali daya, sai ki kadasu sosai. Sai ki jajjaga albasa da attarugu, sai ki dauko dankalinki ki daddaka yayi laushi, shi ma kifin ki cire kayarsa ki daddaka shi yayi laushi. Sai ki hada kifi da dankali da kayan miya da "batter" wato hadadden ruwan kwai, sai ki saka curry da gishiri da maggi ki cakudasu. Sai ki murmursa busasshen burodi a roba, sai ki dora mai a wuta, sai ki debo hadinnan ki dan yi fadi da shi kamar kwabo, sai ki juya shi cikin garin burodi sai ki jefa shi cikin mai ya soyu. Haka za ki ta yi har ki gama. Ana hada wannan kosan kifi da kunun tsamiya da ya ji kayan kamshi, kuma baa zuba sugar a kunun, foster clark coconut flavour ne sugark...

inkaine ya zakayi

....... IN KAINE YA ZAKAYI...??? . . A bakin kasuwa ya same su a zaune bafillatani ya zabga tagumi ga kuma matarsa a gefe tana ta rusar kuka ga kuma naira ashirin guda biyu a hannun bafillatanin yana ta jujjuyasu mutumin ya karasa gurinsu yace malam lfy naga ka zabga tagumi haka ga matar ka kuma tana kuka sai gogan naka yace wlh matata ce ta bani sako na sayo mata kosai na naira ashirin rogo ma na naira ashirin to shine na manta na hada kudin a aljihu na gashi kuma yanzu na kasa gane wace ashirin ce ta rogon wacce ce kuma ta kosan itama na kirata amma ta kasa ganewa shine takeyin kuka saboda na jawo mata. asara nikuma shine abin ya dame ni saboda nasan duk laifi na ne . . wai in kaine mutumin nan me zaka ce musu....??

DAN NIGERIA A ENGILA

* **DAN NAIGERIA A ENGILA******** Wani dan Nigeria ne yaje engila yana cikin tafiya sai yazo inda zai tsallaka TITI , tsallaka titinsa ke da wuya sai wani dan sanda ya kamashi saka makon bai tsallaka bisa ka’ida ba . Sai dan sanda yace masa nakamaka kuma sai ka biya TARA ta naira {100} wato a kudinmu na nan, Dan Nigeria yayi ta bada hakuri amma ina dan sandan engila yaki hakura sakamakon dokar kasa ce ta sa don haka ya nunawa dan Nigeria dole ne ya biya wannan kudin wato naira 100. Da Nigeria ya hakura ya fito da dari biyar {500} ya mikawa dan sanda shikuma yace babu canji aka nemi canji aka rasa . Koda dan nigeria ya budi baki sai yace “ ka rike 500 din zanyi ta tsallakawa hara in tsallaka na 500 dina” Waw inji dan sanda sai yace dan wace kasa ne kai sai yace NIGERIA sai dan sanda yace NO WONDER. Zaku iya biyomu ta wannan PAGE namu mai albarka wato èèèè @[174223056110540:0] Kokuma blog dinmu mai tarin albarka wato èèèè http://www.rabswudil.mywapblog.com

SABON SALON AIKIN BUHARI A FADAR ASO ROCK YANA BAWA MA'AIKATAN FADAR MAMAKI

SALON AIKIN BUHARI A FADAR ASO ROCK YANA BAWA MA'AIKATAN FADAR MAMAKI _ ___________________ A wata majiya data fito daga fadar Aso rock villa, ma'aikatan fadar sun bayyana mamakinsu dangane da irin salon aikin Shugaban kasa Muhammadu Buhari. Da suke bayyana hqkan, wasu daga cikin ma'aikatan sunbayyana cewar, shugaba Buhari yana fitowa Office Karfe bakwai (7:00) sannan baya barin office sai tsakar dare, inkuma kaga yaleko waje to sallah ce ta fiddashi, sannan kuma da zarar yayita yake komawa bakin aiki muddin baida wasu masu bukatar ganawa dashi. Da yake tsokaci kan wannan magana, mai magana da yawun shugaba Buhari Malam Garba shehu ya cewa yayi, tabbas Buhari yana fita office karfe 7:00 kuma kafun yafita office akasari kullum sai yaji labaran radio tun karfe 6:00 don jin yaya kasar nan ta kwana kafun yaje ya kama aiki. Inji Garba shehu Aiki Ga mai kareka, ina kafito aiki, ina zaka aiki. Allah ya kare Baba

RUNDUNa ta goma

* *****RUNDUNA TA GOMA********** KA KARANTA A NUTSE. A lokacin da aka kasha ka’abu sai yahudawa suka dora wani kafiri mai suna asiru a matsayin ka’abu. Bayan an nada wannan shuga ba ne sai manzon allah {saw} ya umarci wasu daga cikin musulmai cewa suje su nemo labarin wannan sabon shugaba koda suka je sai suka samu labara cewa wannan shugaba yayi alkawari cewa zai yiwa manzo allah {saw} abin da ba’atabayiwa halitta irin wannan cutarwa ba. Ya ce don haka yanzu zanje garin gadafana in tattaro mutannan nahiyar baki daya su zo domin mu yaki manzon allah {saw}. Nan take sai wannan kafiri ya nufi wancan gari da ya ambata don gaiyato wadancan matsiyata “yan uwansa, sukuma sahabbai da suka ga haka sai suka juya suka sanar da manzon allah {saw} abin da sabon shugaban kafirai ya shirya. Batare da bata lokaci ba sai sai manzo allah {saw} ya shirya sadaukai tallatin abisa karkashin jagorancin abdullahi dan rawaha, suka fito don su hana wancan fajiri zuwa garin da ya nufa. Koda suka hadu da wannan ...