inkaine ya zakayi

....... IN KAINE YA ZAKAYI...??? . . A bakin kasuwa ya same su a zaune bafillatani ya zabga tagumi ga kuma matarsa a gefe tana ta rusar kuka ga kuma naira ashirin guda biyu a hannun bafillatanin yana ta jujjuyasu mutumin ya karasa gurinsu yace malam lfy naga ka zabga tagumi haka ga matar ka kuma tana kuka sai gogan naka yace wlh matata ce ta bani sako na sayo mata kosai na naira ashirin rogo ma na naira ashirin to shine na manta na hada kudin a aljihu na gashi kuma yanzu na kasa gane wace ashirin ce ta rogon wacce ce kuma ta kosan itama na kirata amma ta kasa ganewa shine takeyin kuka saboda na jawo mata. asara nikuma shine abin ya dame ni saboda nasan duk laifi na ne . . wai in kaine mutumin nan me zaka ce musu....??

Comments

Popular posts from this blog

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH

FARILLAN SALLAH

MTN BONANZA