DUkka Biyun

Wani mutum yana kwance ba shi da lafiya, da aka gama abinci sai aka ce Wane wa takila ba zai iya cin tuwo ba, a tambaye shi ko ya fi son a dama masa kunu? Da aka tambaye shi sai ya miko hannunsa yana kada yatsunsa biyu, da kyar yana nishi, ya ce 'Ayi duka biyun'.

Comments

Post a Comment

Popular posts from this blog

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH

FARILLAN SALLAH

MTN BONANZA