ALLAH MAI IKO

LABARI MAI BAN MAMAKI MAI BAN AL'AJABI

Anyi Wanj Makeri Wanda Duk Yadda Karfe Yayi Zafi, Yayi Jawur Cikin Wuta Amma Shi Hannu Yake Sawa Ya Dauko Karfen.

Hakan Yasa Aka Tambayi Makerin Miyasa Bayajin Zafin Wuta??? Sai Makerin Yace "Akwai Wata Kyakkyawar Mata, Wadda Mijinta Ya Rasu Ya Barta Da Marayu.

Wata Rana Sai Matarnan Tazo GurinSa Tace Masa, Ya Taimaka Mata Da Abinda Zasuci Ita Da 'ya 'yanta.

Sai Makerin Yace Sai Idan Zata Yarda Yayi Fasiqanci Da Ita.

Matar Taqi Yarda Sai Yace Bazai Bata Kome Ba.

Matar Ta Tafi Tasha Yawo Bata Samu Abinda Zataci Ba.

Sai Takoma Gurin Makeri Tace Ta Yarda Yayi Duk Abinda YakeSo Da Ita, Idan Zai Bata Abincin.

Makeri Yakaita Gida, Ya Shiga Daki Da Ita.

Babu Mai GaninSu, Yana Neman Ya Fada Mata Saitace Kaji Tsoron Allah Kadda Ka Aikata Wannan Mugun Aiki Dani.

Hakan Yasa Imani Ya Ratsa ZuciyarSa, Ya Fasa Zinar Da Ita, YA KUMA BATA ISASHSHEN ABINCIN DAZATACI ITA DA 'YA 'YANTA.

Sai Matar Tayi Masa Addu'a Tace "Allah Ya Rabaka Da Zafin Wuta Duniya Da Lahira.

Makeri Yace "Tundaga Wannan Lokaci Sai Yaji Idan Ya Kusanci Wuta Bayajin Zafin Ta. Daganan Ma, Saiya Fara Kama Wuta Da HannuwanSa.

Lalle Addu'ar Wanda Kuka Taimakamawa Ko Wanda Kuka Zulunta Bata Da Shamaki A Gurin Allah.

'YA ALLAH KA KARA MANA TSORONKA

Comments

  1. Rabiu Ibrahim Chigari2 February 2016 at 12:54

    @Wap djmudansir,

    Wslm

    ReplyDelete
  2. kabir musa gidan kudu6 March 2016 at 00:48

    Assalam inamaka fatan alkhairi fa fatan kana lafiya

    ReplyDelete
  3. Rabiu Ibrahim Chigari6 March 2016 at 08:57

    @kabir musa gidan kudu,

    Ina lafiya Fatan Kaima Haka Nagode

    ReplyDelete
  4. Slm da fatan an wuni lfy

    ReplyDelete
  5. HASSAN HUSSAIN27 June 2016 at 18:48

    ALLAH YAKARA BASIRA

    ReplyDelete
  6. Munajin dadin wannan nishadantardamu dakakeyi dafatan ALLAH YA BARMUTARE.

    ReplyDelete
  7. Rabiu Ibrahim Chigari2 July 2016 at 08:37

    @Kabiru salisu,

    Ameeeen

    ReplyDelete
  8. mustapha a ladan3 October 2016 at 17:03

    muna godiya allah ya kara basira


    ReplyDelete

Post a Comment

Popular posts from this blog

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH

FARILLAN SALLAH

MTN BONANZA