KAIKAYI YA KOMA KAN MASHEKIYA
Wata mata ce ta samo guba don ta sawa mijinta a
abinci ya mutu taci gadonsa.
sai ta barbada guban a miyar da mijin zai ci, bayan
ta gama juya gubar a miyar maigida sai ta manta
ta tsotse yatsar data juya miyar dashi saboda saba
tsotse yatsa a miya da tayi ai take sai ta hau shure- shure cikinta na murdawa.
tana cikin Ihu sai maigida ya shigo ya kwasheta
zuwa asibiti aka kaita emergency.
maigida ya ruga gida dauko kudin asibiti sai ya
tarad yaransa a qasa suna ta birgima suna ihu
cikinsu ya murde, ashe sun dawo makaranta suna
jin yunwa sai suka ci abincin babansu don yakan
basu damar su dinga daukar abincinsa suci ko
baya nan idan suna jin yunwa sun dawo
makaranta.
haka ya kwashesu su biyu a mota zuwa asibiti aka
hada da mamansu akayi treatment dinsu duk suka
sami lafiya inda likita ya gano guba suka ci a
abincin, wanda hakan tasa aka gane matar ce tasa
gubar don ta kashe mijinta shine ya koma mata,
don dai akan abin duniya kawai mai qarewa.
anan ta nemi afuwar mijinta ya yafe mata sannan
ta gyara halayenta ta zama saliha matar kirki.
abinci ya mutu taci gadonsa.
sai ta barbada guban a miyar da mijin zai ci, bayan
ta gama juya gubar a miyar maigida sai ta manta
ta tsotse yatsar data juya miyar dashi saboda saba
tsotse yatsa a miya da tayi ai take sai ta hau shure- shure cikinta na murdawa.
tana cikin Ihu sai maigida ya shigo ya kwasheta
zuwa asibiti aka kaita emergency.
maigida ya ruga gida dauko kudin asibiti sai ya
tarad yaransa a qasa suna ta birgima suna ihu
cikinsu ya murde, ashe sun dawo makaranta suna
jin yunwa sai suka ci abincin babansu don yakan
basu damar su dinga daukar abincinsa suci ko
baya nan idan suna jin yunwa sun dawo
makaranta.
haka ya kwashesu su biyu a mota zuwa asibiti aka
hada da mamansu akayi treatment dinsu duk suka
sami lafiya inda likita ya gano guba suka ci a
abincin, wanda hakan tasa aka gane matar ce tasa
gubar don ta kashe mijinta shine ya koma mata,
don dai akan abin duniya kawai mai qarewa.
anan ta nemi afuwar mijinta ya yafe mata sannan
ta gyara halayenta ta zama saliha matar kirki.
Thanks
ReplyDelete