Umar Abdul'Aziz Baba Fadar Bege

Via #prince_Rabiu Ga kadan daga cikin wakokin da wannan mawaki yayiwa shugabanmu annabi muhammad [ S.A.W ] 1 = LABBAIKA RASULILLAH 2 = FARKON MAFADI 3 = AHLAN WASAHLAN 4 = MAI BABBAN MASALLACI 5 = RABUWA YAY GIDA 4 6 = KAINE RAYUWATA 7 = YA ZALJUDI BABULLAH..... 8 = SAYYIDUL BASHARI HABIBINA KANZUL JALABI 9 = TAKALMINKA YAFI KOWA... 10 = MURHUN GIDAN ANNABI.... 11 = MAI CIKAR ASALINE.... 12 = MUSDAPHA MANZON ALLAH DAHA YA ZARCE KOMAI.... 13 = LAMUNI NAKE NEMA NAI YABO GAMAI GIRMA 14 = NA GABAN HANKALI 15 = SHA KIRA SHA KALLO ANNABI MAI GIRMA... Kaima idan kasan Wasu toka karamanasu. Allah yaji kansa! Ya gafarta masa! Yasa ya huta! Ameen.

Comments

  1. Sa adu mai san annabi (fada 2)30 April 2016 at 04:59

    Allah ya ji kan sa

    ReplyDelete
  2. Rabiu Ibrahim Chigari30 April 2016 at 08:29

    @Sa adu mai san annabi (fada 2) ,
    Ameen

    ReplyDelete
  3. allah ke nan

    ReplyDelete

Post a Comment

Popular posts from this blog

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH

FARILLAN SALLAH

MTN BONANZA