Gwamnatin jihar Kano ta bada sanarwan rufe kwalejin Hassan Ibrahim Gwarzo a dalilin fasikanci da dalibai maza sukeyi wa junansu.
Gwamnatin jihar Kano ta bada sanarwan rufe kwalejin Hassan Ibrahim Gwarzo a dalilin fasikanci da dalibai maza sukeyi wa junansu.
Mataimakin gwamnan jihar Hafiz Abubakar yace bayan hakan kuma gwamnatin ta nada wata kwamiti domin gano mene ainihin abinda ya faru a makarantan.
Ana zargin daliban makarantan maza dayin luwadi a tsakaninsu inda har abin yafito yasa wadansu iyaye suke ta cire'ya'yansu a makarantan.
Allah ya kauta. Amin .
Comments
Post a Comment