so

Aminci a gareki ma abutar soyayya wai ita meneso ma abuta ilimi sunfassara so wani abune kesurowa azukatan masoya akazali so watayanace takan makantar da idanunsu da rashin ganin laifakan junansu so kanzama linzami ne gawanda yasinci Kansas aciki akazalika so jindadine wanda yasamu wanda yadaceda ita dasoyayya akegina tubalin gaskiya wanda bazatataba rushewaba inajin ranar da nafara jin kalamunki aduniya inajin yadda mukegirmama junammu inajin yadda mukebawa junam mu kulawa inajin dadi aduklokaci da naketareda akazalika inajin bakinciki aduk ranarda banatareda ke inaganin yadda mukashaku dake tamkar yadda auwa da dansa alokacin da ta haifesi inagudu watarana zakiwa kalamunki ado da kolliya wani ya hamsheta yatafi inatakaicin wannara nar kai wasu abun in zanfada hawayene sukan zuba a idaniya

Comments

  1. Rabiu Ibrahim Chigari30 July 2015 at 10:50

    temakenine

    ReplyDelete
  2. Wanna web di yayi nima asani aciki

    ReplyDelete
  3. Rabiu Ibrahim Chigari20 October 2015 at 11:24

    @Murtala muh.d,

    Za a saka

    ReplyDelete
  4. Rabiu Ibrahim Chigari27 December 2015 at 12:04

    @Mosman Abubakar,
    wassalamualaikum dan uwa

    ReplyDelete
  5. Agaskiya manaji dadi

    ReplyDelete

Post a Comment

Popular posts from this blog

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH

FARILLAN SALLAH

MTN BONANZA