anga WATA

√√ALHADULILLAH ANGA WATA√√ Yanzu haka munata jin karar wani Abu Kamar BINDIGA a baban birnin JIGAWA wato DUTSE. wada yake Nuna cewa anga wata a wasu wuraren kuma SARKIN ya bad a Umar nin kowa ya dau AZUMI. Allah yasa mugama lafiya ameeen

Comments

Popular posts from this blog

BAYANI AKAN JININ HAILA (JININ AL'ADA)

FARILLAN SALLAH

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH