anga WATA

√√ALHADULILLAH ANGA WATA√√ Yanzu haka munata jin karar wani Abu Kamar BINDIGA a baban birnin JIGAWA wato DUTSE. wada yake Nuna cewa anga wata a wasu wuraren kuma SARKIN ya bad a Umar nin kowa ya dau AZUMI. Allah yasa mugama lafiya ameeen

Comments

Popular posts from this blog

BAYANI AKAN JININ HAILA (JININ AL'ADA)

quaan

FARILLAN SALLAH