LITTAFIN MATSALOLINKU MATA

LITTAFIN MATSALOLINKU MATA

Da sunan allah mai rahma mai jinkai tsira da aminci su kara tabbata ga manzon tsira manzon rahma annabi muhammadu sallallahu alaihi wa sallam.

Takaitaccen littafine wanda ya kunshi muhimman magungunan gargajiya na ma aurata wanda kuma shansu bashida illah sannan ya kamata ka/ki nutsu wajen karanta wannan littafin domin nutsuwarka/ki ita zata baka damar fahimtar kowanne BAYANI daidai idan kuma ka kasa ganewa saika duba wani makamancinsa ...

Kuma Nayine Bata da wata manufa ba kuma kada kuyimun mummunar fahimta.


KADAN DAGA CIKIN ABUBUWANDA YA KUNSA

1-MAGANIN KARFIN AZZAKARI

2-MAGANIN KANKANCEWAR GABA

3-MAGANIN SAURIN KAWOWA MANIYI

4-MAGANIN KARIN GIRMA DA KAURIN AZZAKARI

5-MAGANIN RAGE TUMBI

6-MAGANIN KARIN NI IMA

7-MAGANIN KARIN GIRMAN HIPS (DUWAWU)

8-MAGANIN GYARAN BREST (NONO)

9-MAGANIN GYARAN FATA

10-MAGANIN GYARAN GASHI

11-MAGANIN KURAJEN FUSKA

12-DAIDAITA AL-ADA

13-INGANTACCEN MATSI

Dama wau da dama wada bamu sasuba it's bonus.


____________________________
HADI MAI KARA GIRMAN BREAST
nono*
* nonon saniya
* cukwi murfi uku(mai fadin faranti 3)
* garin alkama. Ki hadasu guri daya a
rika
*garin aya
damawa da madara peak ana sha
sannan
kina rika gasa su da hulba

____________________________

** KARIN HIPS (duwawu)****
ki samu dankalin turawa ki dafa shi ya
dahu
sosai, idan yasha iska sai ki dama shi
da
madarar shanu da xuma kada, ana yi
har na
tsawon wata guda

____________________________

** GYARAN BREAST KYANSU DA
KINTSUWARSU
**
ki samu albasa ki yankata sannan ki
dafata
har sai ruwan yayi baki, sai ki sauke ki
xuba
xuma ludayi daya da garin gero ludayi
daya,
sannan ki xuba madara paek sai ki
rika sha
da dumi, kwana 19

____________________________

*** MAGANIN KAIKAYIN GABA **
A nemi
hulba da gishiri a dafa sannan idan ya
dan
huce a xauna a ciki, at least 30 mint,
sannan
a debi wanda aka dafa a sa tsamiya a sha

____________________________
* SANYI MAI SANYA FITAR
RUWA DA
KAIKAYI KO KURAJE******
A nemi hulba man tafarnuwa man
shanu,
yayankabewa, a daka a hada a kwaba
a
dinga sakawa a cikin shayi ana sha ko
a
abinci

____________________________


*GYARAN NONO***
1.*gero
*alkama
*jar masara
*farar shinkafa
Sai ki gyara ki hadasu, ki wanke ki shanyasu
rana su bushe, sai ki soya sama sama, sai ki
juye ki kai nika gaba daya, sai ki dinga diban
cikin cokali daya da rabi kina sha da nono ko
yoghurt mai kyau, zaki mamakin yadda zai
canja.
2.ko kuma ki sami garin hulba ki tafasa sai ki
rinka gasa su, idan kin gama sai ki sami man
hulban ki shafa musu, wacce zatai yaye zata rika
sha two weeks before and after tayi yayen.
3.idan kika samu garin alkama sai ki samu
ruwan gyada ki kwaba, sai ki sheka ruwan zafi
ko ki zuba cikin tukunya ki rika motsawa har ya
dahu, a sauke a zuba madara da sugar a sha.
4.zaki samu alkama ki wanke kisa kayan kamshi
a markada idan ya kwanta sai ki tace ki dama,
ki samu farar shinkafa na tuwo ki wanke ki
shanya ya bushe, sai ki kai inji a nuko ko kidaka
sai ki samu nono kisha kullum da safe kamin kici
komai zaki iya sha da madara ko yoghurt.
5.ki samu garin aya da dabino kina sha da peak
milk shima yana yi sosai

____________________________


GYARA KANKI
1. Ruwan abarba: Yana da kyau mace
ta rinka markadawa tana tacewa tana
sha da sugar ko zuma, wannan hadin
yana karawa mata Ni'ima sosai da
sosai.
2. Rakke: ita ma tana karawa mace
ni’ima kuma tana da amfani matuka
a jiki, domin tana karawa Macce
Ruwa.
3. Aya: ita ma duk tafiyar su daya da
rake, ayar anaso irin bula-bulanan
tana da matukar
muhimmanci gurin mace tana da
ni’ima sosai, kuma za'a iya samun
kunun aya a hada shi da madarar
peak ta ruwa.
4. Zaitun: Man zaitun yana
magunguna da yawa to anaso macce
ta ringa shafashi ajikinta yana gyara
fata da saka santsi jiki, hakama
yanada kyau macce ta dinga shafawa
a gabanta, yana saka laushi.
5. Bawon bagaruwa: ita kuma wani
sirri ne wanda idan mace na son ta
zama kullum a tsuke ta dinga dafa
bawon ta na shiga kamar yanda ake
shiga ruwan dumi idan an haihu.
6. Ga kuma wani hadi a nemi sasaken
baure, kananfari, zuma, citta,
mazarkwaila. Za ki tafasa sasaken
baure ya dahu sosai sai ki daka
kanumfari me yawa da citta yar kadan
ki zuba akai, ki saka mazarkwailan da
zuma amma zaki cire icen kafin ki
zuba hadin, sai ki sauke ki dinga sha
daidai kima idan ya huce, wannan
hadin kadai ya ishi macce, ba sai ta
wahalda kanta neman boka ko wani
asiri tana raba kanta da Allah ba.
7. A samu zogale a wanke shi a nika
shi tare da dabino da kuma kwakwa
sai a tace a saka zuma tare da
madara sai a saka ya yi sanyi a rika
sha bayan mangariba.
8. Wannan hadin yana kara ruwa,
ruwan kwakwa ,nikakken rid,gari
dabino,madara ta ruwa a ha su guri
guda a dama miji zai sha mace ma
zata sha.
9. Ina mata masu fama da matsalar
bushewar gaba? ki samu man ridi ki
rinka zubawa cikin ruwan dumi ki
zauna a ciki, sannan ki rika matsi da
Albabunaj ko Hulba

____________________________


SAURIN RILESS NAEMI GADALIN MA AURATA wannan gadalin baya bukatar kowanne karin bayani kawai jeka ko wanne shagon islamic cemest kace abaka gadalin ma aurata kana saya sai kaduba jikin bangonsa kaga magungunanda yakeyiwa maza

____________________________

MAGANIN SAURIN KAWOWA MANUYI
Dan uwa kasamu yayan bagaruwa ka dakasu ka rinka zuba garin a ruwa kanasha insha allahu za asamu sauki

____________________________


MAGANIN GYRAN NONO

kisamu albasa ki yanyankta sannan ki dorata akn wuta ki tafata har sai kinga ruwan yayi baki sannan saiki sauketa kisamu garin gero kamar ludayi daya sai saiki samu zuma yar kadan sannan saiki samu magara me kwakwa ki zuba acikin ruwan albasar wanda dama saikin tace ruwan bayan kin hadashi anaso ki shanyeshi kafin 24hours wannan hadin yana karawa matar aure nono sosai amma yawan shafasu shi zaisa sukara kya

____________________________



GYARA KANKI DA KANI

zaki samu sauyar gara funu da sassaken magarya saikina tafasa ruwan kina kama ruwa dashi sannan saiki samu furen tunfafiya da furen zogale da ganyen garafunun saiki bari su bushe saiki daka kina zuba garin kadan acikin madara ko nono kinasha wannan shikuma zai saka ki zama me dandanon jima i sannan zai kara matseki sosai koda kinjima da fara haifuwa

____________________________


GAMSARDA UWAR GIDA wannan shima wani maganin baturene daga china wanda zai kumbura azzakarinka ya sannan ya mike ya gamsarda ita sunansa TIGER KING kasha guda1 ka jarrbash

____________________________

MAGANIN DAIDAITA AL ADA

zakije wajen masu islamic cms ki samu habbatussauda cokali 3 sai garin kustul hindi cokali7garin shazabu cokali3 sai asamu zuma kofi biyu azubasu agauraya ana shansa safe da yamma saikuma ki samu garin albanuna kina zuba cokali daya acikin ruwa kina wanka dashi insha allahu zaki samu lafiya

____________________________


GYARAN FATA .....

Koda yake wannan hadin yanada dan wahala amma kidaure ki hadashi saboda zakiga amfaninsa
kisamu
jar dilka
lemom tsami
bawon kwai
sabulun salo
sabulun ghana
sabulun dinya
detol na ruwa
dukkansu ki takasu waje daya kina diba kadan kina wanka dashi

2/sannan idan kuarajen fuskane wanda suke bata fuskar mace zaki iya samu asalin nonon shanu saiki samu wani kyalle me tsafta wanda zai iya tace miki wannan nonon saiki juye nonon akan kyallen sannan kimatseshi har saikin fitarda wani mai ajikinsa saiki rinka wake fuskarki da wannan man nono insha allahu za ayi nasara

____________________________

KARFIN AZZAKARI wannan maganin baturene me suna VIAMAX POWER ka juyeshi gaba daya acikin ruwan dumi ka shanye

____________________________


SAKA ME GIDA SUMBATU


kisamu totuwar rake me tsafta ki busar da ita saki hada da miski da kanunfari saiki hadasu waje daya ki dakasu ki samu garwashin wuta kina zuba garin kadan aciki kina tsuguno kibar hayakin ya ratsa gabanki sosai kisamu kamar 5minutes wannan hadin yana karawa mace dandanon jima i sosai musammamn idan kin kasance me ni ima

____________________________


GYARA GABANKI

ga wani sirri shikuma amfaninsa zaisa gabanki yaciko ma ana mararki ta cika da ni ima sosai
sassaken baure sassaken gamji gishirin gallo dan kumasau sai minannas sannan saiki samu hanta tattasai
yanda ake hadawa shine zaki saka hanta akan wuta sannan ki saka sassaken da dan kumasau cokali daya gishirin gallo rabin cokali ki saka tattasai sai minannas shima rabin cokali sannan ki dafa sosai amma zaki iya saka kayan miya duk yanda yakamta bayan ya dafu ki cinye gaba daya wannan zakiyi mamakinsa idan kika hadash

____________________________

SAKA MEGIDA SUMBATU


wannan hadin bashida wahala amma kuma yana aiki 100% kisamu sautar zogale sauyar kankana kununfari dukkansu ki dafasu bayan sundafu saiki tace ruwan sannan kisamu mazar kwaila da zuma ki saka sannan kimayar dasu kan wuta sannan kibari ya dafu saiki juye kinasha safe da yamma
2/ko kuma kisamu lemon zaki kamar guda biyu ko uku ki matsesu akofi saiki zuba madara peak guda biyu ki saka a freg yayi sanyi kisha

____________________________

GYARAN GASHI......


Ga hanyarda zakibi ki gyara gashin kanki cikin sauki
kisamu garin hulba ki zuba acikin ruwan lalle ki dafa ya dafu sosai sannan saiki saukeshi kibarshi yayi sanyi sannan ki samun sabulun h/sauda ki wanke kayin dashi sannan saiki samu wadannan mayikan
1/man zaitun
2/man kwakwa
3/man alayyadi
4/man h/sauda
5/man sim sim
6/zautun lauz
duk wadannan mayikan zaki hadasu waje daya sannan kina shafawa akai kisamu kamar wata guda ko fiye da haka...
Insha allahu gashinki zaiyi tsayi yayi laushi yayi bak
____________________________

SHA YANZU MAGANI YANZU

idan kinaso lokaci daya ki jike da ni ima agabanki ki samu kankana me yashi ki fereta kiyi mata kofa sannan ki daka kanun fari ki zuba aciki saiki daka dabino bayan kin cire kwallon shima ki zuba saiki samu kwallon kwakwa ki fasa ki zuba ruwan aciki sannan ki rufe wannan kankanar kibarta ta kwana idan kari ya waye saiki dauko ki shanye gaba daya sannan ki cinye wannan kwakwar uwar gida wannan hadin keda kanki zaki gane kin hadu


____________________________

SIRRIN KARAWA MACE SHA AWA


akwai mata da yawa wanda zaka samu matan aurene amma suna fama da karancin sha awa hasalima suna jima ine bawai don dadiba sai dan raya sunnar manzan allah (saw) amma ga wata faida wacce idan kikayi amfani dasu zakiyi sha awar jima i sosai
kisamu danyen zogale ki markadashi saiki tace wannan ruwan ki zuba masa kanunfari da zuma kinasha safe da yamma

____________________________

MAGANIN RAKE TUMBI&KIBA


mutane da dama basusan yanda ake amfani da zogale wajen rage kiba ko tumbiba yanda za ayi shine asamu ganyensa a tafasa arinka shan ruwan kullum insha allahu za ayi mamaki allah yasa adace

____________________________




ki samu ganyen ugu ki matse ruwan a kofi ki fasa kwai guda daya ki gauraya sosai acikin ruwan gwanda saiki samu garin madara cokali biyu ki zuba sannan ki zuba zuma cokali uku saiki samu lemun tsami ki matse rabinsa saboda kada yayi karni ki gauraya sosai saiki shanye kisamu kwan uku kina wannan duk bushewar gabanki zakiga ni ima

____________________________



idan kinaso kimatse farjinki koda kin haufu farjinji zai dawo kamar budurwa yar shekara16
Da farko kisamu lallenki me kyau ki kwabashi da zuma farar saka ki hada ki matse farjinki dashi sannan kisamu man zaitun da beby oil kidauko auduga kina dangwalowa kina digawa acikin farjinki kuma kada kina tsarki da ruwan sanyi kirinkayi da ruwan dumi musamman idan kinyi jima I kuma kina tafasa bagaruwa kina tsarki da ruwan farjinki zai kumburo ya burge me gidanki
Kokuma kisamu lalle gabaruwa ganyen magarya alimun dan kadan domin idan yayi yawa akwai matsala saiki tafasa saiki juye awajenda zaki iya shiga ki zauna acikin ruwan kisamu minti20 saiki fita koda sau daya kikayi farjinki zai matse musamman idan kin taba haifuwa zakiga yanda farjinki zai matse kamar baki taba haifuwaba uwar gida a gwada wannan
allah yasa adace

____________________________



Ga wani sirri wanda akasari larabawane suke amfani dashi
(1)kisamu kwallo mangoro
(2)Turaren miski
(3)Zuma
(4)Bawon ruman ga yanda ake hadashi shi wannan kwallon mangoron dan cikin zaki cire ki shanyasu tareda bawon ruman bayan sun bushe saiki takasu ki kwabashi da zuma da turaren miski saiki rinka matsi dashi idan ya jima kadan saiki wanke wannan zai saka gabanki ya matse yanda kikasan budurwa kuma zaiyi santsi sannan kuma zai rinka kamshi

Uwargida ki gwada wannan

____________________________

AMFANIN KANKANA

uwargida kisamu kankana ki gyarta ki cire kwallayenta ki samu dabino ki saka sannan ki markada kisamu zuma cokali uku ki zuba sai madara da ruwa ki zuba kisaka a furej yayi sanyi kisha saiki dauko bawon kankanar ki busar dashi bayan kinyi wanka saiki turara farjinki dashi
Zaki samu ridi ki surfa ki dakashi sai kuma aya itama kidaka amma saikin soya ayar sannan kihada da garin cukwi kirinka saka cokali kamar3 acikin madara peak kinasha wannan ya inganta yana karawa mace ni ima sosai..
daga mana

____________________________


Zaki iya yin shayin kara karfin sha awa da ni ima yanda zakiyi shine kisamu sassaken baure ki dakashi saiki daka kanunfari ki hada da lefton kinasha zakiyi mamaki musamman idan ke matar aurece...

____________________________



Mata da maza masu kato tumbi wanda yake hanasu dadin saduwa sasu iya amfanida da KHAL TUFFA azuba aruwan dumi arinkasha sau2 safe da yamma allah yasa adace...

____________________________

)YANDA ZAKI ZAMA MAI NI IMA KAMAR KORAMA

Kisamu sassaken baure ki dafashi sai bayan ya dafu sai ki juye ruwan sai kisamu bazar kwaila da zuma da kanunfari da citta ki zuba aciki ki tafasa kirinka sha safe da yamma hmm..zaki zama cakwala dadi..

____________________________

KARIN MANIYI

Wasu mazan suna fama da rashi maniyi amma ku gwada wannan kasamu albasa guda biyu a yan yankasu a soya sai bayan ta soyu sai ka kawo kwai ka zuba amma kada ka bari ya soyu ka sauke kaci idan kana haka in sha allahu za kayi mamaki..

____________________________


SAKA ME GIDA KUKAN DADI

Ki samu totuwar raken da kika mai tsafta saiki barshi ya bushe kisamu gabaruwa guda3 da almuski da kanufari ki hadasu waje daya kirinka tsuguno kuma kirinka goga zaitun awajen zakiga yanda mai gida zaiyi..

____________________________


SIRRIN RIDI

Kisamu ridi mai kyau ki wankeshi ki nikashi ya koma gari ki barshi ya bure kirinka sha da nonon zai miki amfani wajen jima I da maganin dattin ma haifa...

____________________________

KARIN GIRMAN NONO

wasu matan wanda daga sunyi haifuwa daya zakaga nononsu ya zuba wannan yana saka me gida yayi miki kishiya h/sauda hulba alkama gyada ridi danyar shinkafa da busassen karas duk ki dakasu waje daya kina sha da madara peak Awa2 kafin barci da kuma Awa2 bayan barci...


KAMMALA JININ HAILA KIDAWO DAI DAI


Kisamu zuma da garin tagargaje da almuski bayan kin gama wanakan tsarki saiki debo garin tagargajen ki dama acikin ruwa ki wanke gabanki dashi saiki dangwalo zuma ki rinka sakawa acikin farjinki sai ki bari idan dare yayi saiki dauko farin almuski ki kara shafawa acikin farjinki sannan ki jira dare yayi zakiga yanda mai gida zaiyi...


)BAKYA IYA GAMSARDA MIJINKI

Kisamu furen tunfafiya da yayan zogale da gero ki dakasu lukui sannan kirinka sha da fresh madara daga ranar zaki fara gamsarda mijinki har sai ya g

____________________________

)MATSI DA SANTSI

Idan kinaso mijinki yarinka jinki lutsulutsu kisamu lalle mai kyau ki kwabashi ki hada da zuma ki saka farjinki sai ki samu man zaitun da beby oil ki dauko auduga ki rinka dangwalowa kina sakawa a farjinki wannan shine asalin matsi mai saka mai gida kyauta bayan haka sai kisamu kankana ki markadata ki hada da madara peak wannan shine zaki zama mai dadin jima i..

RAGE GIRMAN NONO Ganyen lemun
zaqi Buhuru sudaniya.Ki hada ki
dakasu ki dinga shafawa a nonon ze
ragu amma ki rage shan madara
Ki dinga soya hanta da kitsen akuya
kina ci zasu ragu kuma bazasuyi
b


SAURIN KAWOWA MANIYI

Maza da dama suna bukatar jimawa awajen jima I amma hakan baya samuwa saboda daga sunfara jima I zasuyi riles amma ka gwada wannan kasamu garin h/sauda cokali daya
Sai kasamu kwai guda uku sannan ka hadasu ka soya kada ka bari ya soyu sosai insha allah za adace..

____________________________

)ZAFI LOKACIN JIMA I

Rashin ni ima afarjin mace shiyake kawo mata jin zafi lokacin jima I shi kansa mijin zafi yakeji to ki gwada wannan kigani ki samu gero ki surfa ki hada da bazar kwaila da kanunfari da man shanu ki saka ruwa ki dora akan wuta ya dafu sosai saiki tace ruwan kisha.,hm lallai ranar tun kafin dare zaki fara nason ruwa..

KI KARAWA KANKI DADI
Kisamu dan bashana da gyadar mata da yayan kankana da fara biya rana da yayan zogale da bazar kwaila ki hadasu waje daya ki dakasu kirinka sha da madarar shanu zakiga yanda me gida zaiyi...


)SAURIN KWANCIYAR NONO


Kina budurwa kinaso kada nononki ya zuba kafin aurenki ki daina saka damanmu kaya kuma babu brz ko kirinka tsalle da sauransu kuma ki daina kwanciya rub da ciki ko kirinka daga zani sama kina damesu kuma rashin shan kayan marmari da rashin saka brz suma suna kawo saurin zubewar nonp


YANDA ZAKI KARAWA KANKI DUWAWU

Tabbas maza suna bukatar mace ne kugu saboda yana basu sha awa musamman awajen jima I to amma ga yanda zakiyi kirinka shan kankana da latas (salak) kabeji zannan kirinka zama kusa da mijinki sanna idan kuna jima I yarinka shafawa ki gwada kiyi mamaki....

SANARWA
---------------
Ina fata bazaku dauken da wata manufa A cikin zukatanku ba nayine kawai don ku karu ALLAH ya temaka yakuma bada saa

Comments

  1. MAL.NA HADA NAKANKANA ME YASHI AMMA BANJI NA CANZABA

    ReplyDelete
  2. Rabiu Ibrahim Chigari30 November 2015 at 23:44

    @UMMI AUWAL,
    Kisan shi magani karba karba ne akwai Wanda yana fara aikidashi zai ga canji wani kuwa saiya dau lokaci yanayi
    .
    don haka kema kici gaba dayi zaa samu biyan bukata da yardar ALLAH.

    ReplyDelete
  3. mallam ni maganin infection nake nema., nagode

    ReplyDelete
  4. Mohammed Abdullahi6 February 2016 at 11:21

    Na gode Allah ya saka da alheri.

    ReplyDelete
  5. Badaweeyah Ahmad15 March 2016 at 04:41

    Thank Alot

    ReplyDelete
  6. TNX ALLAH TAIMAKA
    a
    A INA AKE SAMU KHAL TUFFA?

    ReplyDelete
  7. Aisha Abdullahi30 March 2016 at 03:16

    mungude madallah

    ReplyDelete
  8. Mun gode Allah yasaka da alkhairi

    ReplyDelete
  9. Ayshat adam isah3 May 2016 at 05:38

    Malam inada bakaken abu a fuska ta iyya menene maganin malam

    ReplyDelete
  10. Rabiu Ibrahim Chigari3 May 2016 at 11:23

    @Ayshat adam isah,

    Yo ai dole sukasance suna da suna kodai kuraje ne kokuma danya ko makamancin haka wannane ne?

    ReplyDelete
  11. Ubangiji Ya Karabasira

    ReplyDelete
  12. mun gode sosai

    ReplyDelete
  13. amina watayarinya14 July 2016 at 23:53

    Allah yasakamaka da aljanna firdausi

    ReplyDelete
  14. Rabiu Ibrahim Chigari17 July 2016 at 03:47

    @amina watayarinya,
    Ameeen

    ReplyDelete
  15. MAL DON ALLAH MAGANIN GYARAN NONO NA GARIN GERO DA RUWAN DAFAFFIYAR ALBASA YANASA TSAYUWAR SU SOSAI?

    ReplyDelete
  16. Minene maganin kankamcewar gaba

    ReplyDelete
  17. ALLAH YA KARA SANI MAI YAWA KUMA MAI ALBARKA.

    ReplyDelete
  18. Slm mal. Nibudurwace inason mgnin girman nono nabudurwa

    ReplyDelete
  19. Rabiu Ibrahim Chigari9 October 2016 at 01:13

    @Ummusalma,
    kiduba wannan littafi zakisamu dukka daya ne

    ReplyDelete

Post a Comment

Popular posts from this blog

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH

FARILLAN SALLAH

MTN BONANZA