takai

Zan Maida Kano Yadda Take Lokacin Shekarau Idan Na Zama Gwamna - Takai

Malam Salihu Sagir Takai, dan takarar gwamnan jihar Kano, a karkashin jam'iyyar PDP, ya ce idan yayi nasarar zama gwamna zai yi kokarin ganin maida jihar kamar yadda take a lokacin mulkin tsohon gwamna Malam Ibrahim Shekarau.

...Ko Kanawa na son Kano ta koma yadda take a baya, a lokacin mulkin Malam Shekarau, Sardaunan Kano?

Comments

Popular posts from this blog

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH

FARILLAN SALLAH

MTN BONANZA