Dan Takarar Gwamna Ya Fice Daga Jam’iyyarsa Ana Tsaka Da Zaben Fidda Gwani
Dan Takarar Gwamna Ya Fice Daga Jam’iyyarsa Ana Tsaka Da Zaben Fidda Gwani
Wani dan takarar gwamna a daya daga cikin jam’iyyu masu san tsaida dan takarar gwamna a jihar Kano ya fice daga jam’iyyarsa ana tsaka da zaben fidda da gwani da jam’iyyun kasar nan ke yi a yanzu ciki kuwa har da jam’iyyar APC, PDP, PDM, DPP, LP. da dai sauran jam’iyyu sama (50) wanda hukumar zabe INEC ta yi wa rijista domin fafatawa a zaben gama gari da za a gudanar a 2015.
Jam’iyyar LP da ke da magoya baya a jihar Kano yanzu haka dan takarar Gwamnanta, Barista Tijjani Muhammad Yakasai ya fice daga jam’iyyar inda ya koma jam’iyyar DPP anan take.
Wani dan takarar gwamna a daya daga cikin jam’iyyu masu san tsaida dan takarar gwamna a jihar Kano ya fice daga jam’iyyarsa ana tsaka da zaben fidda da gwani da jam’iyyun kasar nan ke yi a yanzu ciki kuwa har da jam’iyyar APC, PDP, PDM, DPP, LP. da dai sauran jam’iyyu sama (50) wanda hukumar zabe INEC ta yi wa rijista domin fafatawa a zaben gama gari da za a gudanar a 2015.
Jam’iyyar LP da ke da magoya baya a jihar Kano yanzu haka dan takarar Gwamnanta, Barista Tijjani Muhammad Yakasai ya fice daga jam’iyyar inda ya koma jam’iyyar DPP anan take.
Comments
Post a Comment