wayo yau ina zansa kaina ne
Inason na aure Aisha,amma kuma munyi alqawari da hafsat,ita kuma maryam mun shaqu da ita,zainab kuma har gidan mu tazo jiya,ita kuma maimuna kullum sai takirani a waya, ga husna kuma jiya har kuka tayi dan wani ya zageni, ita kuma fatima ta gudu daga gidan su sbd za'a aura mata wani ba niba, khadija kuma bata da lafiya saboda jiya bata ganni ba, ko dayake bilkisuma fa tana qaunata, ita kuma amira jiya wasiqa ta aiko min da ita, zalihat kuma ina sonta,ita kuma nabila kunyarta nakeji, sai dai kuma ban kyautawa sadiya ba, amina kuma tace idan baniba sai rijiya, ko dayake mun shaqu da nafisat, fadila kuma batada lafiya sbd tsananin soyayyata, humaira kina raina, kai na tino da walida, sorry jidda, ban manta dakeba ummy, i love you ruqayya. Hmm kubani shawara dan Allah wacce zan dauka? Nasan akwai masoyana anan
Comments
Post a Comment