S.A.W
Annabi Muhammad (SAW) .. da Nana Aisha (RA) Wata Rana Nana Aisha R.A suna zaune da manzon Allah (S.A.W), Ta kura masa ido tana kallonsa, Can sai tace ya Rasulillahi wai don Allah yaya wannan yusuf din yake da akace mata saboda tsaban kyansa in sun ganshi har yanka hannayensu suke??? . Kawai sai manzon Allah (S.A.W) ya bude tafin hannunsa mai Albarka kawai ya nuna mata fuskan Annabi yusuf, yace mata ga yusuf din,sai Nana Aisha tai murmushi tace wani abu sai mata inama baku yanka hannayen kuba, kuzo kuga shugaban kyawawa, Ta kara dacewa ya Rasulillahi wallahi tafin hannun nan naka yafi fuskan Annabi yusuf din kyau. .. . SALLAL LAHU ALAIHI WASSALAM. YA ALLAH KASADA FUSKOKINMU DA WANNAN KYAKYKYAWAN FUSKA.DON GIRMAN ALQUR'ANI AMEEEEEEEEEN. @[174223056110540:0]
Comments
Post a Comment