asara ranar jumaa

{ WADANDA SUKAYI ASARA RANAR JUMA'A } 1 wadanda basa zuwa massalaci da wuri.. Sunyi asarar ladan sadakar rakumi 2 wadanda suke magana liman na hudu ba.. Basuda ladan juma'a saidai azahar. 3 wadanda basajin larabci sunyi a sarar fadakarwar liman in baya fassara huduba. 4 wadana suke sallah a gaban liman sunyi a sarar sallar. Matukar bayansu akwai sauran sahu. 5 wadanda ke taruwa don lazimin juma'a sunyi asarar lokacin su lokacin juma'ar kuma ya kubuce. 6 wadanda ke tafiya massalaci kan motoci da babura sunyi a sarar falalar kankare musu zunubbansu. 7 wadanda basa kure adaka da sanya turare sunyi a sarar koyi da ANNABI (saw) 8 marasa aure ladan saduwa da iyali gabanin fita massallacin juma'a yayi musu fintin kau.. Ya ALLAH karabamu da asarar duniya da lahira ameenn.. Ya ALLAH kasa kowannen mu yadace da sa'ar karbar addu'a dake cikin wanan rana.. Ammeeenn naku Abubakar lawal yake maku barka da wanan rana mai daraja..

Comments

Popular posts from this blog

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH

FARILLAN SALLAH

MTN BONANZA