adduar buda baki

{ADDU'A IDAN MAI AZUMI ZAI BUDA BAKI} Wannan addu'ace wadda akeyi idan za'a buda baki idan lokacin shan ruwa yayi gata da LARABCI DA BOKO KAMAR HAKA: ﺫﻫﺐ ﺍﻟﻈﻤﺄ ﻭﺍﺑﺘﻠﺖ ﺍﻟﻌﺮﻭﻕ ﻭﺛﺒﺖ ﺍﻟﻸﺟﺮ ﺇﻧﺸﺎﻉ ﺍﻟﻠﻪ . ZAHABAZ-ZAM-U WABTALLATIL-URU UQ,WADHABATAL-AJRU INSHAAL-LAH. GA FASSARARTA: Qishiruwa tatafi,an yayyafawa jijiyoyi ruwa,kuma lada yatabbata in Allah yaso. HADITH daga Abdullahi bin amr al-AS yace:manzon Allah {SAW} YACE:"MAI azumi yana da addu'a da ba'a mayar da'ita idan yazo bude baki". Wato ma'ana duk bunda karoka lokacin buda baki karbabene dafatar Allah yakarbi addu'o'in mu yakuma sanyamuna cikin bayinda za'a "yanta wannan wata mai albarka amin.

Comments

Popular posts from this blog

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH

FARILLAN SALLAH

MTN BONANZA