Rainin wayo

++RAININ WAYO*** Wata rana wani kwarto yabi
tsuhuwar
budurwarsa gdan mijinta:
KWARTO: Salamu Alaikum.
MIJI: Amin wslm, sannu da zuwa,
zauna. KWARTO: To amma me yasa matarka
take
hararana? MATA: Kallonka
kamarya? Dalla gafaran can da
fuskarka kamar je ka dawo anjima.
KWARTO: Jimin mata! Gafara can da kafa kamar ba
zan dawo ba, said ai ki same ni
gida.
MIJI: Honey me yasa kike cin
zarafinsa haka? MATA: Dole in ci
zarafinsa da hancisa kamar zanzo gobe karfe bakwai 7:00
KWARTO: Ni bazan kara miki
magana ba da
bakinki kamar kada ki makara.
MIJI: Mallam gara muje waje muyi
fira mu bar mata gdan da wannan fadan naku kamar
gobe zaku ci ubanku.

Comments

  1. MARYAM MAIJAMA'A25 July 2016 at 10:33

    GASKIYANE GOBEZASUCI UBANSU

    ReplyDelete
  2. Kai amma ya burgeni zasuci uban kau.

    ReplyDelete
  3. Lallai basu da bukatar rangwame

    ReplyDelete

Post a Comment

Popular posts from this blog

FARILLAN SALLAH

BAYANI AKAN JININ HAILA (JININ AL'ADA)

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH