hadith

An kar6o daga Abbas sahli dan Sa'adu-Sa'idiy (R.A) Yace:wani mutum yazo gurin manzon Allah sai yace:ya manzo allah ka yi min nuni abisa wani aiki wanda idan na aikata shi Allah zai so ni,kuma mutane zasu soni. Sai yace:kayi gudun duniya Allah zai soka,ka guji abinda yake gurin mutane za su soka.HADITH:MAIKYAU DAGA IBN MAJA,DA WASUNSA.

Comments

Popular posts from this blog

FARILLAN SALLAH

BAYANI AKAN JININ HAILA (JININ AL'ADA)

SUNAYEN SAHABBAN ANNABI (S.A.W) GUDA GOMA WA "YANDA SUKA MUTU DA CERTIFICATE NA SHIGA ALJANNAH